26/07/2023
Alhmdllh jiyane kotu tayi watsi da Shari ar da ake tsakanin tsohon gwamnan jihar jigawa Dr Sule lamido shida dansa biza zargin da ake masa na satar kudi kimanin naira biliyan
Kotu da hukumar EFCC ta karyata hakan ba gaskiya bane bayan bincike da tayi tsawon shekara takwas tayi watsi da karar
Allah kacigaba da kare mana mutanen mu masu gaskiya Ameen Everyone