Soyayyar Ahlul-Bayt

Soyayyar Ahlul-Bayt Wannan page an sadaukar da shi ne ga soyayya da girmama Ahlul-Bait (A.S), tare da yada ilimi, nasiha, da tunatarwa kan tafarkin gaskiya da tsarkaka.

Allah ya haɗa mu da su a duniya da Lahira

26/08/2026

Sheikh Sani Yahaya Jingir ya bayyana cewa Ƙasa ta ɗauki dumi cewa an bani kuɗi ana ta zagina to har yanzu Kwabo bai shigo ba tukunna

WA ZAI IYA BAMU AMSAR 1 KO DUKA WANNAN TAMBAYOYI GUDA 5.1_Waye wannan jaririn ?2_Miye sanadin shahadarsa?3_A ina yayi sh...
21/06/2026

WA ZAI IYA BAMU AMSAR 1 KO DUKA WANNAN TAMBAYOYI GUDA 5.

1_Waye wannan jaririn ?
2_Miye sanadin shahadarsa?
3_A ina yayi shahada?
4_Waye ya shahadantar dashi?
5_Bisa umurnin wa aka shahadantar dashi?

A kafta

BA RADDI BANE......Tsokaci ne akan wani bidiyo da naga sirrin Fatahi Mawaƙi daga Dariqar TIJJANAWA yana sakin harshe aka...
09/06/2026

BA RADDI BANE......

Tsokaci ne akan wani bidiyo da naga sirrin Fatahi Mawaƙi daga Dariqar TIJJANAWA yana sakin harshe akan Imam Mahdi (AF)— Ba da nufin ya san shi ba— tausayi ya bani, irin tausayi sosai ɗin nan jama'a. Wato sai yanzu na sake dawo hayyacina na tuna cewa lalle fa mutanen mu basu san Ahl-bayt (As) ba.

Kar ka ja da nisa, Imam Husayn (As), ɗan Nana Faɗima (S) ƴar Manzon Allah Annabi Muhammad (S), wacce aka sauke Surar Kausar Saboda ita, kaga kenan tsakanin Imam Husayn da Manzon Allah (S) mutun ɗaya ne wato Nana Faɗima (SA), wacce Sirrin Fatahi ke neman ceton ta, wacce yake cewa KAYAN ALLAH NATA NE, NA ANNABI MA nata ne.

A Shekara ta 61 bayan Hijira, Musulmi s**ai gangami ƙarƙashin Yazidu ɗan Mu'awiya, a cikin masu gangamin daga ƴaƴan Sahabbai sai wadda s**a rayu tare da Sahabbai, s**a kewaye ɗan Manzon Allah ta hanun Nana Faɗima wato Imam Husayn a dajin Karbala s**a kashe shi, kufa duba ba wata rata mai yawa aka samu da Wafatin Annabi (S) ba s**ai wannan aika aikar.

Amma da Imam Husayn ya tsaya yana musu bayani a filin yaƙin kafin su afka masa, wasu sai s**a fashe da kuka saboda su basu ma san wa s**a zo yaƙa ba, wato basu san wadda ya kawo su filin yaƙin ba (Yazidu), basu san wa suke yaƙa ba (Imam Husayn), a wannan wurin Kwamanda guda daga rundunar Yazidu Wato Hurr bn Rayyan ya karɓi Musulunci irin na gidan Ahl-Muhammad yabi Imam Husayn, karfa kuce wadda s**a zo kashe shi Kiristoci ne, A'a, Musulmi ne ƴaƴan Sahabbai da Jikokin su kamar yadda na kawo a baya.

To idan Jahilcin wannan Al'umma ya kai ta kashe ɗan Manzon Allah (S) kuma a cikin Musuluncin da Annabin sa bai daɗe da Wafati ba, mai kuke tsammani daga wannan Al'umar da tai Shekaru sama da 1,400 nisan ta da Manzon Allah (S) don tayi sukuwa akan Alfarmar Imam Mahdi (AF)?. Kana Sharifi, Mawaƙin gidan Annabta, amma ba kasan zuriyar Annabin da kake waƙewa ba, akwai abin tausayi irin wannan?. Kai Jama'a! INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN.

Ba shakka akwai haƙƙi a wuyan dukkan wadda ya fahimci

08/06/2026

An bashi kayan wanki an sace ya gayawa Alhaji, Alhaji yace jeka an yafe maka ya buɗe baki yace kuɗin wanki fah? 🥺🙆‍♂️🤣

ZAA SHIGA KWANAKIN ASHURA GASHI ISRA**L TA TSOKANO IRAN 😂😂😂🤣ZAAGA RAMAKON GAYYA
08/06/2026

ZAA SHIGA KWANAKIN ASHURA GASHI ISRA**L TA TSOKANO IRAN 😂😂😂🤣

ZAAGA RAMAKON GAYYA

08/06/2026

Da Dumi Dumi
Koda kudin ka baka wucewa
Iran ta sake garkame Mashigar Hormuz baki daya ba shiga ba fita

🌹 Imam Ali (A.S.) Ya Ce:"Mutane iri biyu ne: ko dai ɗan'uwanka ne a addini, ko kuma takwaranka ne a halitta."Wannan kalm...
08/06/2026

🌹 Imam Ali (A.S.) Ya Ce:
"Mutane iri biyu ne: ko dai ɗan'uwanka ne a addini, ko kuma takwaranka ne a halitta."
Wannan kalma ta Imam Ali (A.S.) tana koyar da mu adalci, tausayi da girmama kowane mutum. Duk wanda ya san Ali (A.S.) da gaske, zai san cewa rayuwarsa cike take da hikima, ibada da sadaukarwa domin Allah.
Ya Allah, ka ƙara mana soyayyar Muhammad da Alayensa tsarkaka, ka sa mu kasance masu koyi da kyawawan halayensu. 🤲
❤️ Ya Ali Madad
❤️ Ya Hasan Madad
❤️ Ya Husain Madad

RADDIN ARAGHCHI KAN YUNƘURIN KASHESH*.Bayan samun saƙon barazanar kisa daga Muzra’ila da Am¥rk@, Ministan Harkokin Wajen...
07/06/2026

RADDIN ARAGHCHI KAN YUNƘURIN KASHESH*.

Bayan samun saƙon barazanar kisa daga Muzra’ila da Am¥rk@, Ministan Harkokin Wajen Iran ya bayyana musu cewa:

"Barazanar da kuke yi ba ta da wani tasiri a gare mu. Da a ce muna tsoron mutuwa, da ba mu shiga wannan yaƙin ba, kuma da ba mu sadaukar da mafi kyawun mazajenmu a matsayin shahidai ba.

An haife mu cikin 'yanci, kuma cikin 'yanci za mu mutu. A wurinmu, mutuwa tana zama ɗaukaka musamman cikin kare ƙasa da mutuncin al'ummarmu."

— Muhammad Balaa Afuwaa

Assalamu Alaikum wa Rahmatullah.Yan uwa masoya Ahlul-Bayt (A.S), wannan sabon account dina ne. Ina roƙon ku da ku yi min...
07/06/2026

Assalamu Alaikum wa Rahmatullah.
Yan uwa masoya Ahlul-Bayt (A.S), wannan sabon account dina ne. Ina roƙon ku da ku yi min follow domin mu ci gaba da yaɗa ilimi, soyayya da koyarwar Ahlul-Bayt (A.S).
Haka kuma ina roƙon ku da ku taimaka min da sunayen malamai nagari da shafukan ilimi masu anfani domin na bi su in ƙara ilimi.
Allah Ya saka muku da alheri, Ya ƙara mana tsayuwa a kan wilayar Muhammad da Alayensa tsarkaka.

06/06/2026

BAMU MANTA HAKKIN SAYYIDA ZAHRA BA NA GADONTA

Address

Baga, Street 1340, House No. 78
Maiduguri

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Soyayyar Ahlul-Bayt posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share

Category