Kankara Post

Kankara Post Your trusted media outlet!

Hon. Abdul Dabo Yargoje  ya lashe zaben fidda gwani (Primaries) na Jam’iyyar People's Democratic Party (PDP) domin tsaya...
23/05/2026

Hon. Abdul Dabo Yargoje ya lashe zaben fidda gwani (Primaries) na Jam’iyyar People's Democratic Party (PDP) domin tsayawa takarar kujerar Majalisar Jiha a Karamar Hukumar Kankara.

HONOURABLE ABUBAKAR SADIQ ADAM (ASAD) YA KADDAMAR DA NEMAN TAKARAR DAN MAJALISSAR JAHA MAI WAKILTAR KARAMAR HUKUMAR KANK...
21/05/2026

HONOURABLE ABUBAKAR SADIQ ADAM (ASAD) YA KADDAMAR DA NEMAN TAKARAR DAN MAJALISSAR JAHA MAI WAKILTAR KARAMAR HUKUMAR KANKARA A JAM'IYYAR ADC.

Hon. Asad Ya Ziyarci Ofishinshi Dake Kankara Ayau Domin Kaddamar Da Takararshi Tare Da Dumbin Magoya Baya, Bayan Kaddamar Da Takarar Hon. Abubakar Sadiq Adamu Asad Ya Kaddamar Da Rabon Shinkafa Da Kudi Ga Shuwagabannin Jam'iyyar ADC Na Ward Dana Local Government, Da Sauran Mabukata.

Bayan Nan Yashiga Cikin Gari Domin Yin Ta,aziyyar Rashe Rashe Da Akayi Tare Addu'oin Neman Rahama Ga Mamatan.

A Shekarar 1992 Mai girma Engrn Dr Rabi'u Musa Kwankwaso yana matsayin Deputy speaker a majalisar Nigeria ya dako wani m...
18/05/2026

A Shekarar 1992 Mai girma Engrn Dr Rabi'u Musa Kwankwaso yana matsayin Deputy speaker a majalisar Nigeria ya dako wani matashi ɗan shekara 29 wanda yaronsane a ma'aikatar ruwa a shekarun 1980s, ya nadashi a matsayin P.A dinsa

A Shekarar 1999 bayan KWANKWASO ya cigaba da gwagwarmayar siyasa daga 1992, shikuma wancan matashi yakoma aikin gidan ruwa , katsam kwankwaso yaci gwamnan Kano , haka ya kara nemo wannan matashi yaqara nadashi PA ɗinsa yazama PA na gwamna

A shekarar 2003 bayan Rashin nasarar zaɓe da kwankwaso yayi , sai gwammanatin tarayya ta nadashi babban ministan tsaron Nigeria , kwankwaso bai bar matashin nanba haka yaqara ɗaukeshi yayi Abuja dashi ya naɗashi S.A ɗinsa.

A Shekarar 2007 bayan Kwankwaso yabar ministan tsaro , Obasanjo yasake nadashi a matsayin Special Envoy to Somalia and dafur, Kwankwaso haka yaqara tafiya da wannan matashi a matsayin mai taimaka masa na musamman kuma na hannun damansa

A Shekarar 2009 a hukumar NDDC Yar aduwa ya nada kwankwaso wakilin Northwest, kwankwaso yaqara tafiya da matashin nan a matsayin na hannun damarsa, a dai wannan shekarar ta 2009 Kwankwaso ya nema masa federal appointment akayi kuma Sa'a marigayi Yar aduwa ya nadashi a matsayin chairman, Governing Board of the National Institute for Educational Planning and Administration (NIEPA), Ondo State.

A Shekarar 2011 Kwankwaso yadawo yazama gwamnan Kano a karo na biyu, haka ya sake dako matashin nan ya dankara masa kujerar kwamishina a katotuwar ma'aikata

A shekarar 2019 , bayan Kwankwaso yagama gwamna a 2015 sai wannan matashi ya ɗanja baya a harkar siyasa har zuwa shekarar 2018 inda kwankwaso ya ɗaukoshi yace shizai takarar gwamna a PDP wannan taja kwankwaso ya rasa yara da aminai sbd ganin kamar ya dako wanda bai isaba ko bai kaisuba, aka shiga zaɓe akaci zaɓe, akace Inconclusive aka sake ganduje yakoma kujerarsa

A Shekarar 2023, kwankwaso yasake ɗako wannan matashi yace shine dai zaiyi takara, rashin tsayayyar structure dazata bashi damar tsaida wannan matashi tasa kwankwaso yabar PDP ya dako wata qaramar Jam'iyya wanda ba kowa ya santaba mai suna NNPP yakoma ita tare da magoya bayansa da wannan matashi yaqara tabbatar masa da takara, aka shiga zaɓe akaci zaɓe wannan matashi yazama Gwamnan Kano

Tarihin yanada daɗin ji saidai kuma kash bayan wannan matashi yazama gwamna da shekara 2 kacal, tarihin saiya zama mara daɗi daga qarshen shekarar 2025 zuwa cikin shekarar 2026, zanci gaba.....

Suleiman Lawan Gogori 🖋️
Kwankwasiyya loyalist 🔴
18/5/2026

An kaddamar da sabuwar kungiyar siyasa mai suna Aliyu Nasir Kankara  Solidarity Movement a jiya a Karamar Hukumar Kankar...
11/05/2026

An kaddamar da sabuwar kungiyar siyasa mai suna Aliyu Nasir Kankara Solidarity Movement a jiya a Karamar Hukumar Kankara karkashin jagorancin Hon. Aliyu Nasir Kankara.
Kungiyar ta zo ne domin hada kan magoya baya da matasa tare da kara bunkasa harkokin siyasa da cigaban al’umma a yankin. Taron kaddamarwar ya samu halartar magoya baya da masu ruwa da tsaki daga sassa daban-daban na karamar hukumar.

THALLAPATHY VIJAY Yayi Rantsuwar K**a Aiki A Matsayinshi Na Babban  Minista Na Jihar  Tamil Nadu.Ansha Dai Fama Film Din...
10/05/2026

THALLAPATHY VIJAY Yayi Rantsuwar K**a Aiki A Matsayinshi Na Babban Minista Na Jihar Tamil Nadu.

Ansha Dai Fama Film Dinsa Na Karshe Má Sai Da Aka Kai Ruwa Rana Kafin Gwamnati Ta Bari Ya Fita.

ALLAH MAI YADDA YASO A LOKACIN DA YASOHon. Abdul Dabo Yargoje For Member House Of Assembly Kankara L.GUbangiji Allah Swt...
10/05/2026

ALLAH MAI YADDA YASO A LOKACIN DA YASO

Hon. Abdul Dabo Yargoje

For Member House Of Assembly Kankara L.G

Ubangiji Allah Swt Kabamu Nasara Ka Sanyama Wannan Kujera Albarka Ta Yadda Al'ummar Kankara Zasuyi Alfaharin Samunta Fiye Da Yadda Shuwagabannin Da Sukahauta A Hannun Dabo,

Insha Allah Al'ummar Wannan Yanki Na Kankara L.G Zakuga Ingantatcen Shugabanci, Domin Dabo Mutun Ne Haziqi Kuma Jajirtatcen Jagoran Da Yasan Mutuncin Dan Adam,

Dan Dabo Kowane Lokaci Qofarshi A Bude Take Domin Karbar Shawarwarin Ku Ta Kowane Fanni Domin Cigaban Al'ummar Kankara Cikin Taemakon Allah Swt Tare Da Goyan Bayan Ku,

Ya Allah Kabamu Zaman Lapiya Da Kwanciyar Hankali A Wannan Yanki Namu Da Qasar Mu Nigeria Baki Daya

Don Alfarmar Annabi Muhammad S.A.W Ameen 🤲

Cewar Babawo Danmarke

08/05/2026

Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Kankara, Faskari, da Sabuwa, Hon. Engr. Shehu Dalhatu Tafoki, ya fice daga jam’iyyar APC tare da komawa jam’iyyar PDP.

Lamarin na ci gaba da jawo cece-kuce da martani daga masu bibiyar harkokin siyasa a Jihar Katsina.

Ku biyo Kankara Post domin samun sahihan labarai cikin gaggawa.

08/05/2026

Hon. Engr. Shehu Dalhatu Tafoki, the House of Representatives member representing Kankara, Faskari and Sabuwa Federal Constituency, has officially dumped the APC.
The development is currently generating reactions across the political landscape in Katsina State.

Follow and share Kankara Post⁠ for timely and reliable updates.

08/05/2026

BREAKING: Katsina Reps Member Quits APC for PDP After Being Denied Ticket Through Consensus

Duk Wanda Ya San Tarbiyar Da Na Yi Wa Ƴata, Wallahi Idan Ya Ga Bidìÿon Nan Sai Ya Yi Mata Kuka, Kuma Duka-Duka Ma Shekar...
08/05/2026

Duk Wanda Ya San Tarbiyar Da Na Yi Wa Ƴata, Wallahi Idan Ya Ga Bidìÿon Nan Sai Ya Yi Mata Kuka, Kuma Duka-Duka Ma Shekarunta 16, Inji Mahaifiyar Zulaihat, Wadda Bidiyon Ŧśìraicinta Ke Yawo A Kàfafun Sadarwa

Me zaku ce?

Address

Kofar Arewa Kankara
Kankara

Telephone

+2348034536880

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Kankara Post posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Kankara Post:

Share

Category